Close Menu
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    JAKADIYAR HAUSA
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News
      1. International
      2. View All

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Zaben shugaban kasa a Kamaru: Gwamnati Ta Haramta Zanga-Zanga a Douala

      October 17, 2025

      Jagoran Adawa ya ayyana nasara a zaben shugaban kasar Kamaru

      October 14, 2025

      Sojojin rundunar Operation Hadin Kai (OPHK) sun kashe ‘yan ta’addan ISWAP

      October 11, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

      October 21, 2025
    • Education

      Rikicin ASUU da gwamnatin tarayya: majalisar dattawa ta nuna damuwa

      October 19, 2025

      An janye wajabcin darasin lissafi daga sharaɗin shiga jami’a a Najeriya

      October 15, 2025

      An yi kira ga Gwamnatin Taraiya da ta sanya darasin Geography ya zama wajibi a manhajar karatu ta ƙasa 

      October 5, 2025

      Kwankwanso ya yabi gwamnan kano kan harkokin karatun jihar

      September 18, 2025

      An tsinci gawar wata ɗalibar jami’ar Taraba a ɗakin saurayinta

      September 14, 2025
    • Health

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      An samu raguwar haihuwa a Najeriya

      October 19, 2025

      Kimanin mutane miliyan 60 na fama da cutar ƙwaƙwalwa ~ Dr Emmanuel Abayomi

      October 11, 2025

      Tsananin zafi ya kashe mutane dubu 63 a Turai

      September 24, 2025

      Annobar cutar amai da gudawa ta kashe mutane 58 a Bauchi

      September 19, 2025
    • Security

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

      October 20, 2025

      Gwamna Dikko Radda Ya Ƙaddamar da Sabbin Jami’an Tsaro 200 a Jihar Katsina

      October 20, 2025
    • Politics

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

      October 21, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025

      Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

      October 20, 2025
    • Sports

      ƙungiyar magoya bayan Kano Pillars tayi watsi da hukuncin NPFL

      October 18, 2025

      Dayuwar tawagar kwallon kafa ta ƙasar Spain baza su halarci gasar kofin duniya ba

      September 18, 2025

      Taƙaitattun Labarai

      September 7, 2025
    • More
      1. Agriculture
      2. Entertainment
      3. Opinion
      4. Videos
      5. View All

      ‘Yan Najeriya 6 sun lashe gasar Hadisi ta Afrika da kasar Maroko ta shirya

      October 5, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      Afuwar da shugaban kasa ya yiwa fursunoni sai mun kara nazari a kai ~ Lateef Fagbemi

      October 16, 2025

      Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

      October 23, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025
    JAKADIYAR HAUSA
    Home»Featured»Ƴansanda sun gayyaci shugabar ƙaramar hukumar Tudunwada bisa zargin sanya dogaran ta su harbi wasu ma’aikata 
    Featured

    Ƴansanda sun gayyaci shugabar ƙaramar hukumar Tudunwada bisa zargin sanya dogaran ta su harbi wasu ma’aikata 

    EDITORBy EDITORSeptember 5, 2025

    Ƴansanda sun gayyaci shugabar ƙaramar hukumar Tudunwada bisa zargin sanya dogaran ta su harbi wasu ma’aikata

    Rundunar Ƴansandan Jihar Kano ta gayyaci shugabar karamar hukumar Tudunwada, Sa’adatu Salisu, bisa zargin jagorantar ’yan daba wajen kai hari kan ma’aikatan wata masana’anta a yankin.

    Jaridar Daily Nigerian ta ruwaito cewa ma’aikatan masana’antar mai suna Tasarrufi General Enterprise sun kai korafi zuwa rundunar ƴansanda da ke Bompai, inda suka zargi shugabar karamar hukumar, wadda kuma ita ce shugabar Kungiyar Kananan Hukumomi ta Ƙasa (ALGON) , reshen jihar Kano, da umartar ’yan daba da su kai musu hari da adduna tare da bada umarni ga odilan ɗin ta ta yi harbi.

    Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar ƴansandan Kano, Abdullahi Kiyawa, ya bayyana cewa an fara bincike kan lamarin tare da aika wasikun gayyata ga duk wadanda abin ya shafa, ciki har da shugabar karamar hukumar da ake zargi.

    “An samu korafi a hukumance kan shugabar ALGON. An gayyaci dukkan shaidu da wacce ake zargi. Haka kuma an dawo da dogarin ta zuwa ga hedikwata domin ta bada bayanai kan lamarin,” in ji Kiyawa.

    Ma’aikatan sun zargi shugabar ALGON da jagorantar ’yan daba da makamai wajen kai musu hari, tare da bayar da umarni ga dogarin ta da ta yi harbi, abin da ya jawo raunuka da dama.

    Da ya ke bayyana lamarin ga jaridar nan, Suyudi Umar, manajan kamfanin, ya ce a ranar Alhamis, 28 ga watan Agusta, Sa’adatu Salisu ta je wurin kamfanin tare da injiniyan da ke aikin ginin titin Tudunwada, tana tambayarsa dalilin da yasa bai bar wurin ba.

    Manajan ya zargi shugabar ALGON da nacewa dole ya dauke masana’antarsa daga wurin da take, inda take ikirarin cewa kasancewarta shugabar karamar hukuma, tana da damar yin duk abin da take so a cikin garin.

    Umar ya kuma ce lokacin da injiniyan aikin ya nuna mata cewa kamfanin ba ya cikin yankin da ake aikin titin, sai ta gaggaya masa magana.

    Ya kara da cewa bayan ta tafi daga wurin, sai ta dawo wajen kamfanin da misalin ƙarfe 5 na yamma tare da sama da ’yan daba 200 dauke da muggan makamai, suka fara kai hari kan ma’aikatansa.

    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram LinkedIn Email Copy Link
    Next Article Tinubu ya fara hutun kwanaki 10 a ƙasashen Turai
    EDITOR
    • Facebook

    Related Posts

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025

    Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

    October 21, 2025

    EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

    October 21, 2025

    Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

    October 20, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Demo
    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Instagram
    • YouTube
    • LinkedIn
    • TikTok
    • Telegram
    • WhatsApp
    Latest Posts

    Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

    By EDITOROctober 23, 2025

    Masu ruwa da tsaki na jam’iyyar PDP na Arewa sun amince da tsohon Ministan Ayyuka…

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025

    Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

    October 21, 2025
    © 2025 Jakadiyar Hausa. Developed by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.