Close Menu
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    JAKADIYAR HAUSA
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News
      1. International
      2. View All

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Zaben shugaban kasa a Kamaru: Gwamnati Ta Haramta Zanga-Zanga a Douala

      October 17, 2025

      Jagoran Adawa ya ayyana nasara a zaben shugaban kasar Kamaru

      October 14, 2025

      Sojojin rundunar Operation Hadin Kai (OPHK) sun kashe ‘yan ta’addan ISWAP

      October 11, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

      October 21, 2025
    • Education

      Rikicin ASUU da gwamnatin tarayya: majalisar dattawa ta nuna damuwa

      October 19, 2025

      An janye wajabcin darasin lissafi daga sharaɗin shiga jami’a a Najeriya

      October 15, 2025

      An yi kira ga Gwamnatin Taraiya da ta sanya darasin Geography ya zama wajibi a manhajar karatu ta ƙasa 

      October 5, 2025

      Kwankwanso ya yabi gwamnan kano kan harkokin karatun jihar

      September 18, 2025

      An tsinci gawar wata ɗalibar jami’ar Taraba a ɗakin saurayinta

      September 14, 2025
    • Health

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      An samu raguwar haihuwa a Najeriya

      October 19, 2025

      Kimanin mutane miliyan 60 na fama da cutar ƙwaƙwalwa ~ Dr Emmanuel Abayomi

      October 11, 2025

      Tsananin zafi ya kashe mutane dubu 63 a Turai

      September 24, 2025

      Annobar cutar amai da gudawa ta kashe mutane 58 a Bauchi

      September 19, 2025
    • Security

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

      October 20, 2025

      Gwamna Dikko Radda Ya Ƙaddamar da Sabbin Jami’an Tsaro 200 a Jihar Katsina

      October 20, 2025
    • Politics

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

      October 21, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025

      Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

      October 20, 2025
    • Sports

      ƙungiyar magoya bayan Kano Pillars tayi watsi da hukuncin NPFL

      October 18, 2025

      Dayuwar tawagar kwallon kafa ta ƙasar Spain baza su halarci gasar kofin duniya ba

      September 18, 2025

      Taƙaitattun Labarai

      September 7, 2025
    • More
      1. Agriculture
      2. Entertainment
      3. Opinion
      4. Videos
      5. View All

      ‘Yan Najeriya 6 sun lashe gasar Hadisi ta Afrika da kasar Maroko ta shirya

      October 5, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      Afuwar da shugaban kasa ya yiwa fursunoni sai mun kara nazari a kai ~ Lateef Fagbemi

      October 16, 2025

      Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

      October 23, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025
    JAKADIYAR HAUSA
    Home»Education»An yi kira ga Gwamnatin Taraiya da ta sanya darasin Geography ya zama wajibi a manhajar karatu ta ƙasa 
    Education

    An yi kira ga Gwamnatin Taraiya da ta sanya darasin Geography ya zama wajibi a manhajar karatu ta ƙasa 

    EDITORBy EDITOROctober 5, 2025

    Shugaban sashen ilimin Ƙasa (Geography) na Jami’ar Northwest da ke Jihar Kano, Dakta Nazifi Umar Alaramma ya yi kira ga gwamnatin taraiya da ta sanya darasin ‘ Geography’ ya zama wajibi ga daliban sakandare a cikin manhajar karatu ta ƙasa saboda muhimmacinsa.

    DAILY NIGERIAN HAUSA ta tuna cewa a shekarar 2013 ne gwannatin tarayya ta cire darasin ilimin Geography a matsayin dole ga ɗaliban sakandare Inda ya koma a matsayin zabi.

    Saidai kuma Alaramma, a taron manema labarai gabanin Babban Taron Kungiyar Masana Ilimin Ƙasa ta Najeriya (Association of Nigerian Geographers, ANG) da jami’ar Northwest za ta karbi bakuncinsa na 2025, ya baiyana cewa za’a tattauna batun neman dawo da wajabta ilimin Geography a matsayin wajibi ga dalibai.

    Ya ce taron karo na 65 zai karbi manyan baki da masana ilimin ƙasa daga jihohin Najeriya da dama domin baje basirarsu.

    Dakta Alaramma ya kuma baiyana cewa za a tattauna mahimman batutuwa da suka shafi cigaban kasashen duniya musamman masu tasowa.

    Taken taron na ANG na bana shi ne :

    “Binciken raunin yanayi,da bambancin tattalin arziki da rashin daidaito a cikin al’umma a kasashe masu tasowa.”

    A yayin taron na manema labaran, Dakta Alaramma wanda shine mai shirya wajen taron ya ce kamar yadda aka dawo da wajabtawa daliban sakandire koyon darasin ilimin Tarihi wato History a Najeriya, ya kamata gwannatin tarayya ta dauki irin wannan matakin akan Geography.

    Dr. Nazifi Umar Alaramma, ya yi kira ga gwamnati da masu tsara manufofin ilimi da su dawo da darasin Geography a matsayin darasi dole ga ɗalibai.

    Yace akwai fatan cewa masana da masu ruwa da tsaki zasu gabatar da wannan bukata a yayin taron da za’a gudanar a Jami’ar Northwest a Kano.

    A cewarsa, Geography darasi ne da yake da muhimmanci wajen fahimtar yadda duniya ke tafiya, da dangantakar mutum da muhalli, da kuma matsalolin da ke shafar rayuwar yau da kullum, irin su dumamar yanayi, rarrabuwar albarkatu da ƙauracewar jama’a daga wuri zuwa wuri.

    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram LinkedIn Email Copy Link
    Previous ArticleAPC: Mutuwar yan’siyasa mata guda 5 yasa ruɗani a jihar
    Next Article ‘Yan Najeriya 6 sun lashe gasar Hadisi ta Afrika da kasar Maroko ta shirya
    EDITOR
    • Facebook

    Related Posts

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025

    Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

    October 21, 2025

    EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

    October 21, 2025

    Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

    October 20, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Demo
    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Instagram
    • YouTube
    • LinkedIn
    • TikTok
    • Telegram
    • WhatsApp
    Latest Posts

    Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

    By EDITOROctober 23, 2025

    Masu ruwa da tsaki na jam’iyyar PDP na Arewa sun amince da tsohon Ministan Ayyuka…

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025

    Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

    October 21, 2025
    © 2025 Jakadiyar Hausa. Developed by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.