Close Menu
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    JAKADIYAR HAUSA
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News
      1. International
      2. View All

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Zaben shugaban kasa a Kamaru: Gwamnati Ta Haramta Zanga-Zanga a Douala

      October 17, 2025

      Jagoran Adawa ya ayyana nasara a zaben shugaban kasar Kamaru

      October 14, 2025

      Sojojin rundunar Operation Hadin Kai (OPHK) sun kashe ‘yan ta’addan ISWAP

      October 11, 2025

      Jam’iyyar PDP reshen jihar Jigawa ta yi Allah-wadai da dakatar da Sule Lamido

      December 21, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025
    • Education

      Rikicin ASUU da gwamnatin tarayya: majalisar dattawa ta nuna damuwa

      October 19, 2025

      An janye wajabcin darasin lissafi daga sharaɗin shiga jami’a a Najeriya

      October 15, 2025

      An yi kira ga Gwamnatin Taraiya da ta sanya darasin Geography ya zama wajibi a manhajar karatu ta ƙasa 

      October 5, 2025

      Kwankwanso ya yabi gwamnan kano kan harkokin karatun jihar

      September 18, 2025

      An tsinci gawar wata ɗalibar jami’ar Taraba a ɗakin saurayinta

      September 14, 2025
    • Health

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      An samu raguwar haihuwa a Najeriya

      October 19, 2025

      Kimanin mutane miliyan 60 na fama da cutar ƙwaƙwalwa ~ Dr Emmanuel Abayomi

      October 11, 2025

      Tsananin zafi ya kashe mutane dubu 63 a Turai

      September 24, 2025

      Annobar cutar amai da gudawa ta kashe mutane 58 a Bauchi

      September 19, 2025
    • Security

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

      October 20, 2025

      Gwamna Dikko Radda Ya Ƙaddamar da Sabbin Jami’an Tsaro 200 a Jihar Katsina

      October 20, 2025
    • Politics

      Jam’iyyar PDP reshen jihar Jigawa ta yi Allah-wadai da dakatar da Sule Lamido

      December 21, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

      October 21, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025
    • Sports

      ƙungiyar magoya bayan Kano Pillars tayi watsi da hukuncin NPFL

      October 18, 2025

      Dayuwar tawagar kwallon kafa ta ƙasar Spain baza su halarci gasar kofin duniya ba

      September 18, 2025

      Taƙaitattun Labarai

      September 7, 2025
    • More
      1. Agriculture
      2. Entertainment
      3. Opinion
      4. Videos
      5. View All

      ‘Yan Najeriya 6 sun lashe gasar Hadisi ta Afrika da kasar Maroko ta shirya

      October 5, 2025

      Jam’iyyar PDP reshen jihar Jigawa ta yi Allah-wadai da dakatar da Sule Lamido

      December 21, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      Jam’iyyar PDP reshen jihar Jigawa ta yi Allah-wadai da dakatar da Sule Lamido

      December 21, 2025

      Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

      October 23, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025
    JAKADIYAR HAUSA
    Home » Jam’iyyar PDP reshen jihar Jigawa ta yi Allah-wadai da dakatar da Sule Lamido
    News

    Jam’iyyar PDP reshen jihar Jigawa ta yi Allah-wadai da dakatar da Sule Lamido

    EDITORBy EDITORDecember 21, 2025

    Jam’iyyar PDP reshen Jihar Jigawa ta yi Allah-wadai da dakatar da Sule Lamido daga Kwamitin Amintattu na jam’iyyar (BoT), inda ta bayyana matakin a matsayin rashin adalci tare da neman a janye shi nan take.

    ‎Idan za’a iya tunawa dai kwamitin amintattu (BoT) na jam’iyyar PDP ya sanar da dakatar da Sule Lamido bisa zargin aikata ayyukan da suka sabawa ka’idojin jam’iyya da kuma kalamai masu tayar da zaune tsaye a yayin rikice-rikicen cikin gida na jam’iyyar a baya-bayan nan.

    ‎Matakin ya haifar da ce-ce-ku-ce a cikin jam’iyyar lamarin da ya ƙara zurfafa rarrabuwar kai a jam’iyyar PDP reshen jihar Jigawa, tare da janyo kiraye-kirayen neman haɗin kai sakamakon fargabar samun koma baya a zaɓuka masu zuwa.

    ‎Da yake mayar da martani kan dakatarwar, a cikin wata sanarwa da shugaban jam’iyyar PDP na jihar Jigawa Babandi Gumel ya fitar, ya bayyana matakin a matsayin rashin adalci tare da cewa ya janyo damuwa.

    ‎Babandi Gumel ya ce dakatarwar, wadda aka ce ta samo asali ne daga zargin cewa Lamido ya halarci wasu taruka da ka iya kawo barazana ga haɗin kan jam’iyyar.

    ‎“Bin haƙƙin doka da na kundin tsarin mulki a cikin jam’iyya ba za a iya fassara shi a matsayin aikin rarrabuwar kai ba,” in ji Gumel.

    ‎Ya tunatar da cewa Lamido ya nemi mafita ta shari’a ne bayan an hana shi damar sayen fom domin tsayawa takarar shugabancin jam’iyyar na ƙasa.

    ‎“A kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke hukunci a amfaninsa, inda ta hana jam’iyyar PDP ci gaba da babban taronta na ƙasa har sai an tantance haƙƙin Lamido na tsayawa takara,” in ji shi.

    ‎Gumel ya bayyana dakatarwar a matsayin gaggawa da son zuciya, yana mai cewa hakan raina tsarin shari’a ne kuma ya yi kama da yanke hukunci tun kafin kammala bincike.

    ‎Babandi ya kuma bayyana cewa kundin tsarin mulkin PDP bai amince da dakatar da mamba na dindindin na, wato (life member) kamar Lamido ba, wannan ya buƙaci kwamitin amintattun ya janye dakatarwar nan take kuma ba tare da wani sharaɗi ba.

    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram LinkedIn Email Copy Link
    Previous ArticleManyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta
    EDITOR
    • Facebook

    Related Posts

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025

    Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

    October 21, 2025

    EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

    October 21, 2025

    Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

    October 20, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Demo
    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Instagram
    • YouTube
    • LinkedIn
    • TikTok
    • Telegram
    • WhatsApp
    Latest Posts

    Jam’iyyar PDP reshen jihar Jigawa ta yi Allah-wadai da dakatar da Sule Lamido

    By EDITORDecember 21, 2025

    Jam’iyyar PDP reshen Jihar Jigawa ta yi Allah-wadai da dakatar da Sule Lamido daga Kwamitin…

    Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

    October 23, 2025

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025
    © 2025 Jakadiyar Hausa. Developed by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.