Close Menu
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    JAKADIYAR HAUSA
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News
      1. International
      2. View All

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Zaben shugaban kasa a Kamaru: Gwamnati Ta Haramta Zanga-Zanga a Douala

      October 17, 2025

      Jagoran Adawa ya ayyana nasara a zaben shugaban kasar Kamaru

      October 14, 2025

      Sojojin rundunar Operation Hadin Kai (OPHK) sun kashe ‘yan ta’addan ISWAP

      October 11, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

      October 21, 2025
    • Education

      Rikicin ASUU da gwamnatin tarayya: majalisar dattawa ta nuna damuwa

      October 19, 2025

      An janye wajabcin darasin lissafi daga sharaɗin shiga jami’a a Najeriya

      October 15, 2025

      An yi kira ga Gwamnatin Taraiya da ta sanya darasin Geography ya zama wajibi a manhajar karatu ta ƙasa 

      October 5, 2025

      Kwankwanso ya yabi gwamnan kano kan harkokin karatun jihar

      September 18, 2025

      An tsinci gawar wata ɗalibar jami’ar Taraba a ɗakin saurayinta

      September 14, 2025
    • Health

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      An samu raguwar haihuwa a Najeriya

      October 19, 2025

      Kimanin mutane miliyan 60 na fama da cutar ƙwaƙwalwa ~ Dr Emmanuel Abayomi

      October 11, 2025

      Tsananin zafi ya kashe mutane dubu 63 a Turai

      September 24, 2025

      Annobar cutar amai da gudawa ta kashe mutane 58 a Bauchi

      September 19, 2025
    • Security

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

      October 20, 2025

      Gwamna Dikko Radda Ya Ƙaddamar da Sabbin Jami’an Tsaro 200 a Jihar Katsina

      October 20, 2025
    • Politics

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

      October 21, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025

      Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

      October 20, 2025
    • Sports

      ƙungiyar magoya bayan Kano Pillars tayi watsi da hukuncin NPFL

      October 18, 2025

      Dayuwar tawagar kwallon kafa ta ƙasar Spain baza su halarci gasar kofin duniya ba

      September 18, 2025

      Taƙaitattun Labarai

      September 7, 2025
    • More
      1. Agriculture
      2. Entertainment
      3. Opinion
      4. Videos
      5. View All

      ‘Yan Najeriya 6 sun lashe gasar Hadisi ta Afrika da kasar Maroko ta shirya

      October 5, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      Afuwar da shugaban kasa ya yiwa fursunoni sai mun kara nazari a kai ~ Lateef Fagbemi

      October 16, 2025

      Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

      October 23, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025
    JAKADIYAR HAUSA
    Home»News»Kisan ‘yar jarida a Katampe ya tayar da ‘yansanda tsaye a Abuja
    News

    Kisan ‘yar jarida a Katampe ya tayar da ‘yansanda tsaye a Abuja

    EDITORBy EDITOROctober 1, 2025

    Kwamishinan ‘Yan Sanda na birnin tarayya Abuja ya bayyana irin kokarin rundunar take yi na tabbatar da tsaro birnin.

    Hakan ya biyo bayan mutuwar watan Mai Gabatar da Labarai a tashar Talbijin ta Arise TV A ranar 1 ga Oktoba, 2025.

    ‘Yar jaridar Somtochukwu Christelle Maduagwu da aka fi sani da “Sommie”—‘yar shekara 29, mutuwarta a birnin.

    ‘Yar jaridar ta gamu da ajalinta ne a lokacin wani fashi da makami a gidanta da ke yankin Katampe a Abuja a ranar 29 ga Satumba, 2025,

    Hakan ya sa hukumomin tsaro suka dauki mataki cikin gaggawa, a bayanin Kwamishinan ‘Yansandan birnin CP Ajao S. Adewale.

    “A safiyar ranar 29 ga Satumba, wasu gungun ‘yan fashi da makamai, aƙalla mutum 14, sun mamaye gidan Maduagwu. A cewar abokan aikinta, Ojy Okpe da Reuben Abati a shirin *The Morning Show* na Arise TV, cikin firigici ‘yar jaridar ta yi tsalle daga barandar gidan don Tsira da ranta ta kuma ji wani babban rauni duk da cewa ta tsere daga hare-haren farko.

    “’Yan sanda sun je wurin lamarin kuma suka tarar da ita a kwance cikin mawuyacin hali. Nan take aka garzaya da ita zuwa baban asiibitin Maitama, inda likitoci suka zo kanta cikin gaggawa da CPR, amma rai yayi halinsa . In ji Kwamishinan.

    Ya kwatanta harin a matsayin “babban laifi” ya kuma jaddada ‘aniyar ‘yansanda na kare lafiyar jama’a.

    Sai dai abokan aikinta sun bayyana wani abin takaici, inda suka ce an ƙi karbar Maduagwu a wani asibiti saboda rashin kudi, hakan yana daga cikin matsala da ake yawan fuskanta a tsarin kiwon lafiya na Najeriya.

    Wannan ya haifar da cece-kuce, tare da kira da a sake fasalin don tabbatar da samun kula da gaggawa ba tare da shinge ba.

    CP Adewale ya ba da umarnin gudanar da bincike kan yanayin fashin da mutuwar Maduagwu. Haka ma shugaba Tinubu bayyana rashin jin dadin wannan al’amari, kuma ya umarci hukumomin tsaro da su gudanar da bincike “cikin gaggawa kuma mai zurfi.

    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram LinkedIn Email Copy Link
    Previous ArticleƘasa ta samu cigaba ~ Tinubu
    Next Article Zamu a yada zama da Malam Lawan kai tsaye – Gwamnatin Kano
    EDITOR
    • Facebook

    Related Posts

    Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

    October 23, 2025

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025

    Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

    October 21, 2025

    EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

    October 21, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Demo
    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Instagram
    • YouTube
    • LinkedIn
    • TikTok
    • Telegram
    • WhatsApp
    Latest Posts

    Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

    By EDITOROctober 23, 2025

    Masu ruwa da tsaki na jam’iyyar PDP na Arewa sun amince da tsohon Ministan Ayyuka…

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025

    Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

    October 21, 2025
    © 2025 Jakadiyar Hausa. Developed by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.