Close Menu
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    JAKADIYAR HAUSA
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News
      1. International
      2. View All

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Zaben shugaban kasa a Kamaru: Gwamnati Ta Haramta Zanga-Zanga a Douala

      October 17, 2025

      Jagoran Adawa ya ayyana nasara a zaben shugaban kasar Kamaru

      October 14, 2025

      Sojojin rundunar Operation Hadin Kai (OPHK) sun kashe ‘yan ta’addan ISWAP

      October 11, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

      October 21, 2025
    • Education

      Rikicin ASUU da gwamnatin tarayya: majalisar dattawa ta nuna damuwa

      October 19, 2025

      An janye wajabcin darasin lissafi daga sharaɗin shiga jami’a a Najeriya

      October 15, 2025

      An yi kira ga Gwamnatin Taraiya da ta sanya darasin Geography ya zama wajibi a manhajar karatu ta ƙasa 

      October 5, 2025

      Kwankwanso ya yabi gwamnan kano kan harkokin karatun jihar

      September 18, 2025

      An tsinci gawar wata ɗalibar jami’ar Taraba a ɗakin saurayinta

      September 14, 2025
    • Health

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      An samu raguwar haihuwa a Najeriya

      October 19, 2025

      Kimanin mutane miliyan 60 na fama da cutar ƙwaƙwalwa ~ Dr Emmanuel Abayomi

      October 11, 2025

      Tsananin zafi ya kashe mutane dubu 63 a Turai

      September 24, 2025

      Annobar cutar amai da gudawa ta kashe mutane 58 a Bauchi

      September 19, 2025
    • Security

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

      October 20, 2025

      Gwamna Dikko Radda Ya Ƙaddamar da Sabbin Jami’an Tsaro 200 a Jihar Katsina

      October 20, 2025
    • Politics

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

      October 21, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025

      Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

      October 20, 2025
    • Sports

      ƙungiyar magoya bayan Kano Pillars tayi watsi da hukuncin NPFL

      October 18, 2025

      Dayuwar tawagar kwallon kafa ta ƙasar Spain baza su halarci gasar kofin duniya ba

      September 18, 2025

      Taƙaitattun Labarai

      September 7, 2025
    • More
      1. Agriculture
      2. Entertainment
      3. Opinion
      4. Videos
      5. View All

      ‘Yan Najeriya 6 sun lashe gasar Hadisi ta Afrika da kasar Maroko ta shirya

      October 5, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      Afuwar da shugaban kasa ya yiwa fursunoni sai mun kara nazari a kai ~ Lateef Fagbemi

      October 16, 2025

      Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

      October 23, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025
    JAKADIYAR HAUSA
    Home»Education»Taƙaitattun Labarai
    Education

    Taƙaitattun Labarai

    EDITORBy EDITORSeptember 7, 2025
    • Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya, NEMA ta kai ɗauki kan waɗanda ambaliyar ta shafa a wasu garuruwan jihar Kaduna, inda ta samu nasarar ceto wasu waɗanda ambaliyar ta rutsa da su.
    • Hukumomi a Isra’ila sun ce wani jirgi maras matuƙi da aka aika daga Yemen ya kai hari kan filin jirgin sama na Ramon Airport a kudancin ƙasar.
    • Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar mutane bakwai a lokacin da wasu ‘yan bindiga suka kai hari kauyen Magajin-Wando da ke karamar hukumar Dandume.
    • Firaministan ƙasar Japan Shigeru Ishiba ya yanke shawarar yin murabus a yau lahadi, inda ‘yan jam’iyyarsa suka yi kira da a kawo sauyi a harkokin shugabanci biyo bayan rashin kyakkyawan sakamakon da aka samu a zaben ‘yan majalisar dattawan ƙasar da aka gudanar a wannan bazarar.
    • A Najeriya ‘yan bindiga sun kashe jami’an tsaron farin kaya da ake kira Civil Defence 8, kana suka yi awon gaba da wasu ma’aikata ‘yan ƙasar China a jihar  Edo da ke kudu maso kudancin ƙasar, kamar yadda kakakin Civil Defence ɗin ya bayyana.
    • Rasha ta kai harin sama mafi girma a Ukraine tun bayan da aka fara yaƙi tsakanin ƙasashen biyu, lamarin da ya yi sanadin mutuwar mutane huɗu, baya ga lalata gine-ginen gwamnati, harin da shugaba Volodymyr Zelensky ya ce zai iya tsawaita yaƙin.
    • A Jamhuriyar Nijar, shirin wayar da kan jama’a na shekarar 2025 kan iya karatu ya kai ga mutum 24,573, ciki har da mata 19,619, inda aka gwada mutum 18,741 a cikinsu kuma aka tabbatar da cewa mutum 13,132 sun iya karatu, a cewar hukumomin kasar.
    • Mazauna Dar-El-Jamal na Jihar Borno sun ce an kai harin ne da maraice, inda gomman ‘yan ta’adda na Boko Haram suka isa garin a kan babura suna harbe-harbe da kuma ƙona gidaje.
    • Dakarun Isra’ila sun yi amfani da ƙarfi wajen kai hari tare da musguna wa mata Falasɗinawa da ke zanga-zanga a Umm al Fahm, kan yaƙin da Isra’ila ke yi a Gaza.
    • Dan wasan tsakiya na Manchester United Bruno Fernandes, mai shekara 30, ya yi watsi da tayin da wasu kungiyoyin uku na Saudiyya suka yi masa a wannan bazara, inda dan wasan kasar Portugal ya zabi ci gaba da zama a Old Trafford. Sai dai kyaftin din United bai dakatar da tattaunawa da Saudiyya ba saboda wakilan kungiyoyin har yanzu suna da niyyar siyan shi a kaka mai zuwa.
    • Bayern Munich na tunanin ko ta dauko dan wasan gefe na Liverpool Cody Gakpo a lokacin bazara. Dan wasan kasar Netherlands na cikin ‘yan wasa masu kai hari da kungiyar ta Jamus ke sha’awa, wadda ta dauki tsohon abokin wasansa Luis Diaz.
    • Chelsea ta samu tayin fam miliyan 59.5 daga kungiyar Al-Qadsiah ta Saudi Pro league kan dan wasan tsakiya na Brazil Andrey Santos. Dan wasan mai shekara 21 ya shafe kakar wasa ta bara a matsayin aro Strasbourg da ke Faransa.
    • Morgan Rogers ya fito a matsayin dan wasan da Tottenham ke son daukowa a watan Janairu. Kocin Spurs Thomas Frank yana goyon bayan dan wasan tsakiyar Aston Villa, mai shekara 23, wanda a halin yanzu yake taka leda a tawagar kwallon kafa ta Ingila.
    • Juventus na son daukar dan wasan tsakiyar Real Madrid, Dani Cebellos a watan Janairu. Tun a bazara ne kungiyar ta kasar Italiya ke zawarcin dan wasan kasar Sfaniya, mai shekara 29 amma ba su cimma matsaya ba.
    • Arsenal ba ta anniyar barin dan wasan Belgium Leandro Trossard ficewa daga kungiyar. An danganta dan wasan mai shekaru 30 da komawa Besiktas amma ya kulla sabuwar yarjejeniya da kungiyar ta Arsenal a watan da ya gabata.
    • Dan wasan bayan Liverpool Giovanni Leoni, mai shekara 18, ya ki amincewa da komawa Newcastle a lokacin da yake Parma duk da cewa Magpies ta nuna cewa za ta ba kungiyar ta Italiya kudi fiye da na Liverpool don siyan shi.
    • Tsohon dan wasan Liverpool da Bayern Munich da Sfaniya Thiago Alcantara mai shekara 34, ya amince ya sake komawa Barcelona a matsayin daya daga cikin masu taimakawa kocin kungiyar Hansi Flick.
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram LinkedIn Email Copy Link
    Previous ArticleBan ji daɗin dawowar yan’boko haram ba ~ Zulum
    Next Article Uba Sani ya ƙi amince wa da Nasir El-rufa’i a matsayin jagora na siyasa.
    EDITOR
    • Facebook

    Related Posts

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025

    Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

    October 21, 2025

    EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

    October 21, 2025

    Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

    October 20, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Demo
    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Instagram
    • YouTube
    • LinkedIn
    • TikTok
    • Telegram
    • WhatsApp
    Latest Posts

    Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

    By EDITOROctober 23, 2025

    Masu ruwa da tsaki na jam’iyyar PDP na Arewa sun amince da tsohon Ministan Ayyuka…

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025

    Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

    October 21, 2025
    © 2025 Jakadiyar Hausa. Developed by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.