Close Menu
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    JAKADIYAR HAUSA
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News
      1. International
      2. View All

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Zaben shugaban kasa a Kamaru: Gwamnati Ta Haramta Zanga-Zanga a Douala

      October 17, 2025

      Jagoran Adawa ya ayyana nasara a zaben shugaban kasar Kamaru

      October 14, 2025

      Sojojin rundunar Operation Hadin Kai (OPHK) sun kashe ‘yan ta’addan ISWAP

      October 11, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

      October 21, 2025
    • Education

      Rikicin ASUU da gwamnatin tarayya: majalisar dattawa ta nuna damuwa

      October 19, 2025

      An janye wajabcin darasin lissafi daga sharaɗin shiga jami’a a Najeriya

      October 15, 2025

      An yi kira ga Gwamnatin Taraiya da ta sanya darasin Geography ya zama wajibi a manhajar karatu ta ƙasa 

      October 5, 2025

      Kwankwanso ya yabi gwamnan kano kan harkokin karatun jihar

      September 18, 2025

      An tsinci gawar wata ɗalibar jami’ar Taraba a ɗakin saurayinta

      September 14, 2025
    • Health

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      An samu raguwar haihuwa a Najeriya

      October 19, 2025

      Kimanin mutane miliyan 60 na fama da cutar ƙwaƙwalwa ~ Dr Emmanuel Abayomi

      October 11, 2025

      Tsananin zafi ya kashe mutane dubu 63 a Turai

      September 24, 2025

      Annobar cutar amai da gudawa ta kashe mutane 58 a Bauchi

      September 19, 2025
    • Security

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

      October 20, 2025

      Gwamna Dikko Radda Ya Ƙaddamar da Sabbin Jami’an Tsaro 200 a Jihar Katsina

      October 20, 2025
    • Politics

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

      October 21, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025

      Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

      October 20, 2025
    • Sports

      ƙungiyar magoya bayan Kano Pillars tayi watsi da hukuncin NPFL

      October 18, 2025

      Dayuwar tawagar kwallon kafa ta ƙasar Spain baza su halarci gasar kofin duniya ba

      September 18, 2025

      Taƙaitattun Labarai

      September 7, 2025
    • More
      1. Agriculture
      2. Entertainment
      3. Opinion
      4. Videos
      5. View All

      ‘Yan Najeriya 6 sun lashe gasar Hadisi ta Afrika da kasar Maroko ta shirya

      October 5, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      Afuwar da shugaban kasa ya yiwa fursunoni sai mun kara nazari a kai ~ Lateef Fagbemi

      October 16, 2025

      Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

      October 23, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025
    JAKADIYAR HAUSA
    Home»News»International»Kwamandojin ƙungiyar ta’addanci ta Ansaru sun gurfana gaban kotu a Abuja
    International

    Kwamandojin ƙungiyar ta’addanci ta Ansaru sun gurfana gaban kotu a Abuja

    EDITORBy EDITORSeptember 11, 2025

    Kwamandojin ƙungiyar ta’addanci ta Ansaru sun gurfana gaban kotu a Abuja

    Hukumar tsaron farin kaya ta DSS a Najeriya ta sanar da gurfanar da wasu manyan kwamandojin ƙungiyar ta’addanci ta Ansaru a gaban babbar kotun Tarayya da ke Abuja fadar gwamnati, waɗanda za su fuskanci mabanbantan tuhume-tuhume masu alaka da ta’addanci.

    Manyan kwamandojin biyu na Ansaru an bayyana sunayensu da Mahmud Usman wanda aka fi sani da Abu Bara’a Abbas ko kuma Mukhtar tare da mataimakinsa Mahmud Al-Nigeri da aka fi sani da Malam Mamuda.

    DSS ta gabatar da shafuka 32 na hujjojin da ta ke da su kan aikata ayyukan ta’addanci kan kwamandojin na Ansaru guda biyu gaban mai shari’a Emeka Nwite da ke jagorantar zaman na yau a babbar kotun Najeriyar.

    Cikin tuhume-tuhumen da waɗannan kwamadoji na Ansaru ke fuskanta har da kitsa ɓalle gidan yarin Kuje a cikin watan Yulin 2022 wanda ya kai ga tserewar fursunoni fiye da 600.

    Haka zalika mutanen biyu suke da hannu a hari kan dakarun Sojin Najeriya da ke sansanin wucin gadi na Wawa Cantonment a Kainji na jihar Neja cikin shekarar 2022.

    Bugu da ƙari DSS ta yi zargin cewa kwamandojin biyu sun kuma samu cikakken horo kan ayyukan ta’addanci da sarrafa makamai da ma tashin bama-bamai a sansanonin ƴan ta’adda da ke ƙasashen Mali da Libya, yayinda suke taka muhimmiyar rawa wajen safarar makamai da rarrabasu har ma da horar da mutane dabarun ta’addanci.

    DSS ta ce Mamuda ya samu nashi horon a sansanonin ƴan ta’addan tsakanin shekarar 2013 zuwa 2015.

    Bugu da ƙari DSS ta ce waɗannan ƴan ta’adda guda biyu na da hannu wajen mabanbantan sace-sace da garkuwa da mutane da ke faruwa a sassan Najeriyar, ciki har da fitaccen Injiniyan Faransa a shekarar 2013 Francis Collomp da kuma Alhaji Musa Umar Uba, Magajin Garin Daura a shekarar 2019.

    Sai kuma sauran manyan laifuka masu alaƙa da fashi da makami da yunƙurin hari kan cibiyar Uranium a Nijar.

    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram LinkedIn Email Copy Link
    Previous ArticleRwanda ta yi watsi da neman ayyanata a mai ɗaukar nauyin kisan ƙare dangi
    Next Article Ƙungiyar Likitoci ya NARD na duba yiwuwar tsunduma yajin aiki
    EDITOR
    • Facebook

    Related Posts

    Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

    October 23, 2025

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025

    Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

    October 21, 2025

    EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

    October 21, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Demo
    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Instagram
    • YouTube
    • LinkedIn
    • TikTok
    • Telegram
    • WhatsApp
    Latest Posts

    Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

    By EDITOROctober 23, 2025

    Masu ruwa da tsaki na jam’iyyar PDP na Arewa sun amince da tsohon Ministan Ayyuka…

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025

    Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

    October 21, 2025
    © 2025 Jakadiyar Hausa. Developed by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.