Close Menu
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    JAKADIYAR HAUSA
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News
      1. International
      2. View All

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Zaben shugaban kasa a Kamaru: Gwamnati Ta Haramta Zanga-Zanga a Douala

      October 17, 2025

      Jagoran Adawa ya ayyana nasara a zaben shugaban kasar Kamaru

      October 14, 2025

      Sojojin rundunar Operation Hadin Kai (OPHK) sun kashe ‘yan ta’addan ISWAP

      October 11, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

      October 21, 2025
    • Education

      Rikicin ASUU da gwamnatin tarayya: majalisar dattawa ta nuna damuwa

      October 19, 2025

      An janye wajabcin darasin lissafi daga sharaɗin shiga jami’a a Najeriya

      October 15, 2025

      An yi kira ga Gwamnatin Taraiya da ta sanya darasin Geography ya zama wajibi a manhajar karatu ta ƙasa 

      October 5, 2025

      Kwankwanso ya yabi gwamnan kano kan harkokin karatun jihar

      September 18, 2025

      An tsinci gawar wata ɗalibar jami’ar Taraba a ɗakin saurayinta

      September 14, 2025
    • Health

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      An samu raguwar haihuwa a Najeriya

      October 19, 2025

      Kimanin mutane miliyan 60 na fama da cutar ƙwaƙwalwa ~ Dr Emmanuel Abayomi

      October 11, 2025

      Tsananin zafi ya kashe mutane dubu 63 a Turai

      September 24, 2025

      Annobar cutar amai da gudawa ta kashe mutane 58 a Bauchi

      September 19, 2025
    • Security

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

      October 20, 2025

      Gwamna Dikko Radda Ya Ƙaddamar da Sabbin Jami’an Tsaro 200 a Jihar Katsina

      October 20, 2025
    • Politics

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

      October 21, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025

      Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

      October 20, 2025
    • Sports

      ƙungiyar magoya bayan Kano Pillars tayi watsi da hukuncin NPFL

      October 18, 2025

      Dayuwar tawagar kwallon kafa ta ƙasar Spain baza su halarci gasar kofin duniya ba

      September 18, 2025

      Taƙaitattun Labarai

      September 7, 2025
    • More
      1. Agriculture
      2. Entertainment
      3. Opinion
      4. Videos
      5. View All

      ‘Yan Najeriya 6 sun lashe gasar Hadisi ta Afrika da kasar Maroko ta shirya

      October 5, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      Afuwar da shugaban kasa ya yiwa fursunoni sai mun kara nazari a kai ~ Lateef Fagbemi

      October 16, 2025

      Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

      October 23, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025
    JAKADIYAR HAUSA
    Home»Health»Adadin masu kamuwa da Ebola ya ruɓanya a Congo cikin ƙasa da mako guda
    Health

    Adadin masu kamuwa da Ebola ya ruɓanya a Congo cikin ƙasa da mako guda

    EDITORBy EDITORSeptember 12, 2025

    Alƙaluman waɗanda ke kamuwa da cutar Ebola a Congo ya ƙaru da fiye da ruɓaye guda cikin mako guda da sake samun ɓullar annobar cutar Lardin Kasai na kudancin jamhuriyyar Congo.

    Hukumar lafiya ta Afrika ta ce akwai fargaba matuƙa kan saurin yaɗuwar wannan cuta duk da matakan da mahukuntan ƙasar ke ɗauka.

    Cibiyar yaƙi da cutuka masu yaɗuwa ta CDC ta ce daga adadin masu ɗauke da cutar 28 da ake dasu a farkon mako, adadin ya kai 68 a yanzu ciki har da wasu mutane 16 da cutar ta kashe.

     

    A cewar CDC yanzu haka akwai ɗimbin mutane da ake sanya idanu akansu saboda fargabar yiwuwar sun harbu da cutar, inda aka killace su don kange yiwuwar yaɗata ga wasu mutane.

    Hukumomin lafiyar Congo sun ce cutar ta yaɗu daga yankuna 2 zuwa 4 a yankin na kudanci, duk da yadda mahukunta suka sanya dokar taƙaita zirrga-zirga a yankin da tun farko aka ga ɓullar cutar mai haɗari.

    A cewar mahukuntan na Congo, al’ummar yankunan da ke gab da inda aka samu ɓullar cutar na rayuwa cike da fargabar makomarsu game da wannan cuta da ake ganin ɓullarta karon farko cikin shekaru 3 kuma karon farko a wannan Lardi na Kasai ciken fiye da shekaru 10.

    Lardin na Kasai na da matuƙar nisa da gabashin Congo inda aka fiya ganin ɓullar cutar ta Ebola yayinda ya ke da tazarar fiye da kilomita dubu guda a birnin Kinshasa fadar gwamnati.

    Baya ga Kasai an kuma gano wata mata mai juna biyu da ta harbu da cutar ta Ebola a Lardin Bulape wanda ya sanya fargabar bazuwar cutar a yankin duba da yiwuwar ta yi cuɗanya da mutane da dama.

    Dr Ngashi Ngongo na cibiyar yaƙi da cutuka masu yaɗuwa ta Afrika CDC, ya ce dole a ƙarfafa yaƙi da cutar a ilahirin ƙauyukan da ke Lardunan biyu matuƙar Congo na son kakkaɓe barazanar Ebola cikin sauri.

    Tuni Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta aike da tawaga ta musamman zuwa Congo musamman ga Lardin na Kasai don saya idanu tare da taimakawa wajen daƙile yaɗuwar cutar.

    Tun daga shekarar 1976 ƙasar ta yankin tsakiyar Afrika ta fara ganin ɓullar Ebola kuma wannan ne karo na 16 da Congon ke fama da annobarta ciki har da wanda ta gani a a baya-bayan nan cikin shekarun 2018 da 2020 da ya kashe fiye da mutane dubu guda a gabashin ƙasar.

    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram LinkedIn Email Copy Link
    Previous ArticleKwamandojin Hisba a ƙananan hukumomi 44 sun zargi Gwamnan Kano da korarsu saboda ƙin shiga NNPP
    Next Article Hukumarr NiMet ta yi hasashen mamakon ruwa na kwanki 3 a ialhirin Najeriya
    EDITOR
    • Facebook

    Related Posts

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025

    Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

    October 21, 2025

    EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

    October 21, 2025

    Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

    October 20, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Demo
    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Instagram
    • YouTube
    • LinkedIn
    • TikTok
    • Telegram
    • WhatsApp
    Latest Posts

    Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

    By EDITOROctober 23, 2025

    Masu ruwa da tsaki na jam’iyyar PDP na Arewa sun amince da tsohon Ministan Ayyuka…

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025

    Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

    October 21, 2025
    © 2025 Jakadiyar Hausa. Developed by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.