Close Menu
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    JAKADIYAR HAUSA
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News
      1. International
      2. View All

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Zaben shugaban kasa a Kamaru: Gwamnati Ta Haramta Zanga-Zanga a Douala

      October 17, 2025

      Jagoran Adawa ya ayyana nasara a zaben shugaban kasar Kamaru

      October 14, 2025

      Sojojin rundunar Operation Hadin Kai (OPHK) sun kashe ‘yan ta’addan ISWAP

      October 11, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

      October 21, 2025
    • Education

      Rikicin ASUU da gwamnatin tarayya: majalisar dattawa ta nuna damuwa

      October 19, 2025

      An janye wajabcin darasin lissafi daga sharaɗin shiga jami’a a Najeriya

      October 15, 2025

      An yi kira ga Gwamnatin Taraiya da ta sanya darasin Geography ya zama wajibi a manhajar karatu ta ƙasa 

      October 5, 2025

      Kwankwanso ya yabi gwamnan kano kan harkokin karatun jihar

      September 18, 2025

      An tsinci gawar wata ɗalibar jami’ar Taraba a ɗakin saurayinta

      September 14, 2025
    • Health

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      An samu raguwar haihuwa a Najeriya

      October 19, 2025

      Kimanin mutane miliyan 60 na fama da cutar ƙwaƙwalwa ~ Dr Emmanuel Abayomi

      October 11, 2025

      Tsananin zafi ya kashe mutane dubu 63 a Turai

      September 24, 2025

      Annobar cutar amai da gudawa ta kashe mutane 58 a Bauchi

      September 19, 2025
    • Security

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

      October 20, 2025

      Gwamna Dikko Radda Ya Ƙaddamar da Sabbin Jami’an Tsaro 200 a Jihar Katsina

      October 20, 2025
    • Politics

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

      October 21, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025

      Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

      October 20, 2025
    • Sports

      ƙungiyar magoya bayan Kano Pillars tayi watsi da hukuncin NPFL

      October 18, 2025

      Dayuwar tawagar kwallon kafa ta ƙasar Spain baza su halarci gasar kofin duniya ba

      September 18, 2025

      Taƙaitattun Labarai

      September 7, 2025
    • More
      1. Agriculture
      2. Entertainment
      3. Opinion
      4. Videos
      5. View All

      ‘Yan Najeriya 6 sun lashe gasar Hadisi ta Afrika da kasar Maroko ta shirya

      October 5, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      Afuwar da shugaban kasa ya yiwa fursunoni sai mun kara nazari a kai ~ Lateef Fagbemi

      October 16, 2025

      Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

      October 23, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025
    JAKADIYAR HAUSA
    Home»News»APC: Mutuwar yan’siyasa mata guda 5 yasa ruɗani a jihar
    News

    APC: Mutuwar yan’siyasa mata guda 5 yasa ruɗani a jihar

    EDITORBy EDITOROctober 5, 2025

    Mutuwar shugaban mata (women leaders) Biyar a Karamar Hukumomin Lagos Ya Haifar da Bincike kan zargin ƙungiyar asiri

    A cikin wani labarai gidan jaridar Vanguard ta wallafa ta ruwaito cewa mutuwar yan’siyasr har su biyar Karamar Hukumomi na Jihar Lagos, ya bar baya da ƙura mutuwar ta matan waɗanda masu rinjaye a cikin al’umma ba zato ba tsammani kuma ƙasa da wata biyu ya sa mutane da hukumomin yankin suka koma neman taimako daga al’ada, malaman coci da limamai.

    Lamarin, wanda aka ruwaito a wasu Karamar Hukumomi kamar Somolu, Bariga, da wasu a yankunan mainland da Ikorodu, ya haifar da tsoron cewa akwai asirce-asirce, wanda ya sa aka gaggauta tuntubar masu al’ada, malaman coci da limamai.

    Wadanda suka mutu an bayyana su a matsayin mata masu rinjaye a al’ummominsu—shugabannin kasuwa biyu, shugabar kungiyar ci gaban al’umma (CDA), shugabar kungiyar hadin kan mata, da kuma mai kula da yunkurin matasa.

    Mutuwarsu ta faru tsakanin karshen Satumba da farkon Oktoba 2025, inda aka bayyana dalilin mutuwarsu a matsayin “al’amari mai bantsoro”

    A galibi a cikin Karamar Hukumomi masu yawan jama’a kamar Somolu, Bariga, Ikorodu, da Agege, wadanda aka san su da yawan shugabannin al’umma amma kuma a wasu lokuta ana samun rahotannin tashin hankali na asiri.

    Masu fashin baƙi akan mutuwar sun bayyana cewa matan sun fadi a lokacin tarurruka ko a gidajensu, ba tare da alamun rashin lafiya ba. Har yanzu ana jiran sakamakon binciken gawarwaki,

    Iyalai da mazauna yankin da ke cikin damuwa sun shirya addu’o’in taro da ziyartar gidajen al’ada a Badagry da Jihar Ogun.

    Wasu LGAs sun dakatar da ayyukan kungiyoyin mata har sai an kammala “tsaftacewa na al’ada.”Malaman coci daga Kungiyar Pentecostal Fellowship of Nigeria (PFN) suna cewa wannan “shiri ne na aljanu,” yayin da masu al’ada ke nuni da rikice-rikicen filaye ko fada a siyasa a matsayin abubuwan da ke jawo lamarin.

    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram LinkedIn Email Copy Link
    Previous ArticleAn Kashe Likita, An Sace Yaransa Uku a birnin tarayya Abuja
    Next Article An yi kira ga Gwamnatin Taraiya da ta sanya darasin Geography ya zama wajibi a manhajar karatu ta ƙasa 
    EDITOR
    • Facebook

    Related Posts

    Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

    October 23, 2025

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025

    Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

    October 21, 2025

    EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

    October 21, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Demo
    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Instagram
    • YouTube
    • LinkedIn
    • TikTok
    • Telegram
    • WhatsApp
    Latest Posts

    Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

    By EDITOROctober 23, 2025

    Masu ruwa da tsaki na jam’iyyar PDP na Arewa sun amince da tsohon Ministan Ayyuka…

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025

    Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

    October 21, 2025
    © 2025 Jakadiyar Hausa. Developed by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.