Close Menu
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    JAKADIYAR HAUSA
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News
      1. International
      2. View All

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Zaben shugaban kasa a Kamaru: Gwamnati Ta Haramta Zanga-Zanga a Douala

      October 17, 2025

      Jagoran Adawa ya ayyana nasara a zaben shugaban kasar Kamaru

      October 14, 2025

      Sojojin rundunar Operation Hadin Kai (OPHK) sun kashe ‘yan ta’addan ISWAP

      October 11, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

      October 21, 2025
    • Education

      Rikicin ASUU da gwamnatin tarayya: majalisar dattawa ta nuna damuwa

      October 19, 2025

      An janye wajabcin darasin lissafi daga sharaɗin shiga jami’a a Najeriya

      October 15, 2025

      An yi kira ga Gwamnatin Taraiya da ta sanya darasin Geography ya zama wajibi a manhajar karatu ta ƙasa 

      October 5, 2025

      Kwankwanso ya yabi gwamnan kano kan harkokin karatun jihar

      September 18, 2025

      An tsinci gawar wata ɗalibar jami’ar Taraba a ɗakin saurayinta

      September 14, 2025
    • Health

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      An samu raguwar haihuwa a Najeriya

      October 19, 2025

      Kimanin mutane miliyan 60 na fama da cutar ƙwaƙwalwa ~ Dr Emmanuel Abayomi

      October 11, 2025

      Tsananin zafi ya kashe mutane dubu 63 a Turai

      September 24, 2025

      Annobar cutar amai da gudawa ta kashe mutane 58 a Bauchi

      September 19, 2025
    • Security

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

      October 20, 2025

      Gwamna Dikko Radda Ya Ƙaddamar da Sabbin Jami’an Tsaro 200 a Jihar Katsina

      October 20, 2025
    • Politics

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025

      Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

      October 21, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025

      Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

      October 20, 2025
    • Sports

      ƙungiyar magoya bayan Kano Pillars tayi watsi da hukuncin NPFL

      October 18, 2025

      Dayuwar tawagar kwallon kafa ta ƙasar Spain baza su halarci gasar kofin duniya ba

      September 18, 2025

      Taƙaitattun Labarai

      September 7, 2025
    • More
      1. Agriculture
      2. Entertainment
      3. Opinion
      4. Videos
      5. View All

      ‘Yan Najeriya 6 sun lashe gasar Hadisi ta Afrika da kasar Maroko ta shirya

      October 5, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

      October 21, 2025

      Sabbin Gine-Gine a Asibitin Aminu Kano Za Su a Rage Zuwa Kasashen Waje Neman Lafiya

      October 20, 2025

      Afuwar da shugaban kasa ya yiwa fursunoni sai mun kara nazari a kai ~ Lateef Fagbemi

      October 16, 2025

      Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

      October 23, 2025

      An kama Sowore a kotu

      October 23, 2025

      Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

      October 22, 2025

      Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

      October 21, 2025
    JAKADIYAR HAUSA
    Home»Featured»Lauya ya kai Jonathan kara a kotu kan tsayawa takara
    Featured

    Lauya ya kai Jonathan kara a kotu kan tsayawa takara

    EDITORBy EDITOROctober 7, 2025

    Wani lauya mai suna Johnmary Chukwukasi Jideobi a Abuja ya shigar da ƙara a Babbar Kotun Tarayya a Abuja (ƙara mai lamba FHC/ABJ/CS/2102/2025) don hana tsohon Shugaban Ƙasar Najeriya, Goodluck Jonathan, tsayawa takara a zaɓen shugaban ƙasa na 2027 ko wani zaɓe na gaba.

    Ƙarar, wadda aka shigar ta sanya Jonathan a matsayin wanda ake ƙara na farko, Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta (INEC) a matsayin ta biyu, da kuma Babban Lauyan Gwamnati (AGF) a matsayin na uku.

    Jideobi ya ce, Jonathan ya ƙare wa’adin da kundin tsarin mulkin Najeriya ya tanada a sashi na 137(3).

    “Mutumin da aka rantsar da shi a matsayin Shugaban ƙasa don kammala wa’adin wani da aka zaɓa a matsayin Shugaban ƙasa, ba zai iya zama a wannan ofishin fiye da wa’adi ɗaya ba.

    “Ya kammala wa’adin ‘Yar’Adua a matsayin wa’adi ɗaya, kuma zaɓen 2011 shine “wa’adi ɗaya” da aka yarda, saboda haka tsayawa takara a 2027 zai zama kamar wa’adi na uku kuma ya saba wa shekaru takwas na jimlar wa’adin”. In ji shi.

    Lauya Jideobi ya yi gargadin cewa idan Jonathan ya ci zaɓen 2027 (ya shugabanci daga 2027–2031), hakan zai saba wa ikon tsarin mulki a sassan 1(1), 1(2), da 1(3).

    Ƙarar ta samo asali ne daga rahotannin kafofin watsa labarai game da yuwuwar Jonathan na tsayawa takara, kodayake Jonathan bai bayyana a fili cewa zai tsaya a 2027 ba.

    An rantsar da shi a ranar 6 ga Mayun shekara 2010, don kammala wa’adin marigayi Shugaban ƙasa Umaru Musa Yar’Adua kusan shekara ɗaya, sannan aka zaɓe shi kuma an rantsar da shi na cikakken wa’adi na shekaru huɗu a ranar 29 ga Mayu, 2011 2011 zuwa 2015.

    Jideobi yana neman waɗannan yanke hukunci daga kotu cewa ta tabbatar Jonathan ba shi da damar tsayawa takara ko zama shugaban ƙasa, Sannan INEC ba ta da ikon karɓa ko buga sunan Jonathan a matsayin ɗan takara daga kowace jam’iyya.

    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram LinkedIn Email Copy Link
    Previous ArticleSanata Natasha ta koma kujerarta a Majalisar Dattawa
    Next Article An zaƙulo gawar Falasɗinawa 150 daga ɓaraguzai zuwa yanzu
    EDITOR
    • Facebook

    Related Posts

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025

    Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

    October 21, 2025

    EFCC Ta Tara Naira biliyan 500 a Shekaru 2 – Shettima

    October 21, 2025

    Yunƙurin Juyin Mulki: DIA Na Binciken Tsohon Gwamna

    October 20, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Demo
    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Instagram
    • YouTube
    • LinkedIn
    • TikTok
    • Telegram
    • WhatsApp
    Latest Posts

    Manyan PDP sun tsayar da Turaki a matsayin dankarar shugabanta

    By EDITOROctober 23, 2025

    Masu ruwa da tsaki na jam’iyyar PDP na Arewa sun amince da tsohon Ministan Ayyuka…

    An kama Sowore a kotu

    October 23, 2025

    Kungiyar ISWAP na shirin kai hari a wasu jihohin Kudu – DSS

    October 22, 2025

    Gwamnatin Gombe ta ceto yara 59 da aka sace a watanni 8

    October 21, 2025

    Salon Siyasar Kwankwaso Abar Koyi ce – Atiku Abubakar

    October 21, 2025
    © 2025 Jakadiyar Hausa. Developed by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About Us
    • Contact Us
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.